fidelitybank

Kotu ta daure dalibi a Jos bisa satar na’urar Solar

Date:

Wata kotu a garin Jos, babban birnin jihar Filato, a ranar Juma’a, ta yanke wa wani dalibi mai suna David Longji mai shekaru 23 hukuncin daurin watanni uku a gidan yari bisa samunsa da laifin satar na’urar sarrafa hasken rana.

Alkalin kotun, Mista Shawomi Bokkos, ya yanke wa Longji hukunci bayan ya amsa laifin sata.

Sai dai Bokkos ya ba shi damar biyan N20,000 a matsayin tarar.

Tun da farko, Lauyan masu shigar da kara, Insp Ibrahim Gokwat, ya shaida wa kotun cewa an kai karar ne a ranar 16 ga watan Oktoba a ofishin ‘yan sanda na Anglo-Jos da wani Livinus James, wanda ya shigar da kara.

Lauyan mai gabatar da kara ya ce wanda ake tuhumar ya saci na’urar hasken rana daga wani kamfani kuma an kama shi ne a lokacin da yake kokarin sayar da ita.

Gokwat ya ce laifin ya saba wa tanadin kundin hukunta manyan laifuka na Filato.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp