fidelitybank

Kotu ta datse igiyar auren shekara 8 a Jos

Date:

Wata kotun Jos ta tsakiya da ke zamanta a Kasuwan Nama 1 a ranar Alhamis, ta raba auren shekara 8 da aka yi tsakanin wata Samira Makama da mijinta, Muhammed Musa, bisa rashin iya ciyar da iyalinsa.

Kwamitin alkalan da suka hada da Malam Sadiq Adam da Mr Hyacinth Dolnanan a wajen amincewa da bukatar da Makama ya gabatar, sun ce duk kokarin sasanta bangarorin ya ci tura.

Alkalan sun umarci mai kara da wanda ake kara da su bi hanyarsu ta daban.

Kotun, ta umurci wanda ake kara da cewa ya rika kula da ‘ya’yansa duk wata tare da biyan kudin makarantarsu, inji rahoton NAN.

Tun da farko dai matar ta roki kotu da ta raba auren nasu, inda ta ce mijin nata da ta yi aure shekaru 8 da suka gabata ya kasa kula da ita da ‘ya’yansu biyu.

Ta shaida wa kotun cewa tun farko mijin nata ya sake ta har sau biyu kamar yadda addinin Musulunci ya tanada, sannan kuma ya yanke zumunci da ita.

Ta ce ta je kotu ne domin neman a raba aurenta da wanda ake kara.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaÉ—a labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...

Jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya ya fadi

Jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji da ya taso daga...

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: An yi wa Dan shekara 7 yankan Rago a Kano

Wasu ɓata gari da ba a san ko su...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...

Gwamnatin Kano ta gargadi Matasa da ‘yan Gwangwan kan sayen kayan gwamnati

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi matasa da ’yan kasuwa...

NIMET ta gargai Borno kan ambaliya da sauran jihohi

A baya-bayan nan ne hukumar hasashen yanayi ta Najeriya...

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...
X whatsapp