fidelitybank

Kotu ta ce a rataye wanda ya kashe Dan Acahaba a Legas

Date:

Mai shari’a Olukayode Ogundana na babbar kotun jihar Ekiti, ta yankewa wani Ajakaiye Toyin hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa samunsa da laifin kashe wani dan kasuwa mai suna Afe Omonyi, direban babur (Direban Okada) a ranar 23/08/2018 akan titin Agbado/Ode Ekiti.

Bayanai na kotun sun ce direban Okada ya kai mai laifin ne daga Agbado-Ekiti a ranar kaddara zuwa gonarsa da ke kan titin Ode-Ekiti kan kudin sufurin da aka amince da shi na Naira 150.00.

Da ya isa gonar, wanda aka yankewa laifin ya baiwa mutumin Okada Naira 200.00, sannan ya bukaci a canza masa N100.00 wanda dan Okada din ya ki amincewa ya bashi canjin Naira 50.00.

Daga nan ne aka yi gumurzu, sai wanda aka yanke wa hukuncin ya shake shi har lahira ta hanyar daure masa igiya a wuyansa, ya kuma tona wani kabari mara zurfi ya binne shi.

Daraktan kararrakin jama’a, Julius Ajibare, wanda ya shigar da kara a jihar, ya kira shaidu 4 tare da gabatar da shaidu 7 don tabbatar da karar ba tare da wata shakka ba.

Omoniyi Idowu ya wakilci wanda aka yankewa hukuncin.

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp