fidelitybank

Kotu ta ce a rataye Dr. Hakeem bisa samun sa da kisan kai

Date:

Babbar kotun jihar Osun da ke zamanta a Osogbo, ta yanke wa Dr Raheem Adedoyin hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa laifin kashe Timothy Adegoke.

Da yake yanke hukunci kan lamarin a ranar Talata, babban alkalin jihar Osun, Mai shari’a Adepele Ojo, ya kuma yanke hukuncin kisa ga wasu ma’aikatan otal din Hilton, Ile-Ife, Adeniyi Aderogba da Kazeem Oyetunde.

Timothy Adegoke dalibin digiri ne na biyu a Jami’ar Obafemi Awolowo, OAU, Ile-Ife, wanda ya rasu a watan Nuwamba, 2021 a Hilton Hotels, Ile-Ife, Jihar Osun.

Kotu ta sallami ma’aikatan Otal din Hilton uku, Ile-Ife, Magdalene Chiefuna, Lawrence Oluwole da Adedeji Adesola, inda kotu ta yanke hukuncin daurin rai da rai ga wanda ake tuhuma na bakwai a ranar Laraba.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp