fidelitybank

Kotu ta ce a kashe wanda ya kashe basarake ta hanyar rataya

Date:

Wata babbar kotun jihar Ekiti, ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga Stephen Omoniyi dan shekaru 42, bisa laifin kashe wani sarki a jihar shekaru hudu da suka gabata.

An gurfanar da Omoniyi ne a gaban kotu bisa tuhume-tuhume guda na kisan kai da ya saba wa sashe na 316 da kuma hukunta shi a karkashin sashe na 319 na kundin laifuffuka, Cap C16, Laws na Jihar Ekiti ta Najeriya, 2012.

Wanda aka yanke wa hukuncin a ranar 20 ga watan Agusta 2018 ya kashe basaraken Odo Oro Ekiti a karamar hukumar Ikole, Gbadebo Ibitoye Olowoselu ll.

Lauyan jihar, Adegboyega Morakinyo, ya kira shaidu biyar tare da gabatar da rahoton lafiyarsa, bayanan mai laifin, wuka, da igiya da dai sauransu a matsayin shaida yayin da mai laifin ya yi magana a kan kare kansa ta bakin lauyansa, Tope Amr Salami, kuma bai bayyana shaida ba.

nigeria.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaÉ“en 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...
X whatsapp