fidelitybank

Kotu ta bayar da umarni a rataye Basarake

Date:

Babbar Kotun Jihar Akwa Ibom da ke zamanta a Uyo, a ranar Juma’a, ta yanke wa wani Hakimin Kauye mai suna Efen Ibom, karamar Hukumar Ika, mai shekaru 82, mai suna Cif Essien Matthew Odiong, hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa laifin kisan kai.

Wanda aka yanke wa hukuncin, yana auren mata 12 da ‘ya’ya 60, yana fuskantar shari’a, bisa wasu tuhume-tuhume guda hudu da suka hada da hada baki, da jagorantar shari’ar da ba ta dace ba ta hanyar gwaji, satar babur da kuma kashe mai gida, dan unguwarsu, Udoma Akpan Udo Ubom. .

A hukuncin da kotun ta yanke a karkashin mai shari’a Edem Akpan, ta samu wanda ake zargin da laifin kashe Udoma Akpan Udo Ubom ta hanyar zuba masa wani sinadarin wanda ya kai ga mutuwarsa a ranar 26 ga Afrilu, 2017.

‘Yan uwansa sun tuhumi marigayi Ubom da cewa matsafi ne, inda suka kai rahoto ga Hakimin Kauyen, wanda ya kai shi gaban Majalisar Efen, inda aka yi wa marigayin rantsuwa cewa shi ba mayen ba ne.

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp