fidelitybank

Kotu ta bayar da umarni a kama shugaban ƙasar Koriya ta Kudu

Date:

Kotu a Koriya ta Kudu ta bayar da sammancin kama Shugaban Ƙasa Yoon Suk Yeol, wanda majalisa ta tsige da dakatar da shi sakamakon kokarin da ya yi na sanya dokar soji a ƙasar.

Masu bincike sun buƙaci a bayar da sammanci ne bayan ya ƙi amsa gayyatar da aka yi masa domin amsa tambayoyi.

Ba a faɗi lokacin da za a kamo shi ba, sai dai wakilin BBC a birnin Seoul ya ce ana fatan wannan barazana ta iya tilasta wa Mista Yoon gabatar da kansa.

Wasu ‘yan kasar na ta tsokacin cewa tuntuni ya kamata a kama shugaban bayan ya ayyana batun kafa dokar soji.

Lauyansa dai ya ce sammacin kama shugaban ya saba doka da ‘yancinsa na ɗan’adam.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp