fidelitybank

Kotu ta bayar da belin tsohon Ministan Lantarki

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bayar da belin tsohon ministan wutar lantarki da karafa, Olu Agunloye kan kuɗi naira miliyan 50.

Da yake yanke hukunci a yau Alhamis, mai shari’a Jude Onwuegbuzie na babbar kotun, ya buƙaci tsohon ministan da ya gabatar da mutane biyu waɗanda za su tsaya masa

An gurfanar da Agunloye ne a gaban kotu ranar Laraba, bisa zargin almundanar kuɗi da ya kai dala biliyan shida a badaƙalar kwangilar wutar Mambila.

Mai shari’ar ya ce dole ne mutanen su kasance masu hannu da shuni waɗanda kuma ke zaune a Abuja.

Ya ce tilas ne kuma su mallaki kadarorin da ya kai Naira miliyan 300 tare da takardar shaidar zama wanda za a iya tantancewa.

“Dole ne kuma su miƙa kwafin katin shaidarsu da kwafin fasfo ɗin su na ƙasashen waje ga kotu,” in ji Onwuegbuzie.

An ɗage sauraron ƙarar zuwa ranar 12 ga watan Febrairu.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp