fidelitybank

Kotu ta bayar da belin dan majalisa

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas, ta bayar da belin dan majalisa mai wakiltar mazabar tarayya ta Fatakwal 2, a majalisar dokokin kasar Chinyere Igwe, a kan kudi N100,000.

Alkalin kotun, Mai shari’a Stephen Daylop-Pam, a hukuncin da ya yanke kan neman belin, ya umurci Igwe ya mika fasfo dinsa na kasa da kasa ga hukumar shige da fice ta Najeriya.

An dage ci gaba da shari’ar har zuwa ranar 4 ga Mayu, 2023.

Rundunar ‘yan sandan ta kama Igwe ne bayan da ta gano cewa yana hannun sa dala 498,000 a ranar 24 ga watan Fabrairun 2023, yayin wani samame da ‘yan sandan suka kai masa. An tuhume shi da laifin karkatar da kudade.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp