fidelitybank

Kotu ta ɗaure mata tagwaye a gidan Yari sakamakon sun lakaɗawa makwabciyar su dukan kawo wuka

Date:

A ranar Alhamis ne wata kotun majistare da ke Kaduna, ta yanke wa wasu tagwaye mata, Sarah ‘yar shekara 27 da Felicia David ‘yar shekara 25, hukuncin daurin watanni biyar a gidan yari, bayan da suka yi wa makwabciyar su duka.

’Yan uwa mata da ke zaune a Sabon Tasha, Kaduna, sun amsa laifinsu na cin zarafi, barna da kuma aikin hadin gwiwa.

Alkalin kotun, Ibrahim Emmanuel, ya ba su zabin biyan tarar Naira 15,000 kowanne.

Tun da farko, Lauyan masu shigar da kara, Sufeto Chidi Leo, ya shaida wa kotun cewa, Na Esther Francis, mai wannan jawabi ce ta kai rahoton lamarin a ranar 28 ga watan Afrilu a ofishin ‘yan sanda na Sabon Tasha.

Leo ya ce, wadanda aka yanke wa hukuncin sun lakada wa mai karar dukan tsiya a lokacin da aka samu rashin fahimtar juna, inda suka yayyaga mata tufafi tare da lalata wayarta da kudinta ya kai Naira 98,000.

Ya ce, laifin ya ci karo da tanadin sashe na 348, 365 da 327 na dokar jihar Kaduna ta shekarar 2017.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp