fidelitybank

Kotu ta ɗaure wani ɗan siyasa shekaru 12 bisa cinye kuɗin aikin Hajji

Date:

An yanke wa wani tsohon mai ba da shawara ga shugaban karamar Hukumar Giwa a jihar Kaduna hukuncin zaman gidan yari na tsawon shekara 12.

An samu Hassan Dauda da laifin sace kudin aikin Hajji na wasu mutane da suka kai Naira miliyan shida da dubu dari uku da arba’in da biyu.

Babbar kotun jihar ce, ta yanke masa hukuncin, bayan an zarge shi da cinye kudin aikin Hajjin wasu mutum 8.

An dai zarge shi da amfani da matsayinsa na mai bada shawara na musamman ga shugaban karamar hukuma wajen karbar kudin aikin Hajjin mutanen tare da yi musu alwakrn sama musu kujera aikin Hajji a shekarar 2013.

Alkalin kotun, Justice M.T Aliyu, ya same shi da laifin yaudara abin da ya sa aka yanke masa hukuncin shekara 7 a gidan yari, sai kuma, shekara 5, saboda amfani da matsayinsa ba bisa ka’ida ba.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...
X whatsapp