fidelitybank

Kotu na neman dan Burtaniya ruwa a jallo

Date:

Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta ba da umarnin kamo wani dan Burtaniya, James Nolan saboda ya keta sharuddan beli.

Mai shari’ah Ahmed Mohammed ne ya ba da umarnin bayan James Nolan wanda darakta ne a kamfanin Process and Industrial Development Limited (P&ID) ya gaza bayyana a gaban kotu.

Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya ce ta shigar da James kara tare da kamfanin Lurgi Consult Limited da sauran wasu, a wata shari’a da ta shafi halasta kudin haram kimanin dala biliyan 9.6.

Da yanke ba da hukunci, Mai shari’ah Ahmed Mohammed ya ce James ya karya sharuddan belin da kotu ta ba shi, don haka kotu ta soke belin kuma ta fitar da sammaci don a kamo shi, duk inda ya shiga.

Tashar talbijin ta Channels ruwaito alkalin na kuma umarci mutumin da ya tsayawa James Nolan ya bayyana a gaban kotu lokacin zaman kotu na gaba, don ya yi mata bayani a kan dalilin da ya sa kotu ba za ta karbe takardun lamuni da ya ajiye a kotu ba.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp