fidelitybank

Kotu ce za ta yankewa Nnamdi Kanu hukunci – Buhari

Date:

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya jaddada matsayarsa cewa, kotu ce kaɗai za ta tantance matsayin jagoran ‘yan ƙungiyar aware masu neman kafa ƙasar Biafra, Nnamdi Kanu.

Shugaban ya bayyana haka ne a yau Juma’a yayin ganawarsa da shugabannin ƙabilar Igbo a Jihar Ebonyi bayan jagororin sun roƙe shi ya saki Kanu, wanda yanzu haka yake fuskantar shari’a a gaban kotu ka zargin tayar da hankali da raba kan ‘yan ƙasa.

“Na saurari roƙon dattijai da shugabannin gargajiya daban-daban da kyau game da batutuwa,” in ji Buhari. “Kuma kamar yadda na faɗa a baya, wannan lamarin zai ci gaba da kasancewa a hannun kotu, inda za a ba shi kulawar da ta dace.”

Ya ƙara da cewa: “Damuwata ita ce fararen hularmu waɗanda da ma can rayuwarsu na cikin ƙunci kuma suke so su fita kawai don su nemi abin da za su ci abinci.”

latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp