fidelitybank

Kotu ce za ta yankewa Nnamdi Kanu hukunci – Buhari

Date:

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya jaddada matsayarsa cewa, kotu ce kaɗai za ta tantance matsayin jagoran ‘yan ƙungiyar aware masu neman kafa ƙasar Biafra, Nnamdi Kanu.

Shugaban ya bayyana haka ne a yau Juma’a yayin ganawarsa da shugabannin ƙabilar Igbo a Jihar Ebonyi bayan jagororin sun roƙe shi ya saki Kanu, wanda yanzu haka yake fuskantar shari’a a gaban kotu ka zargin tayar da hankali da raba kan ‘yan ƙasa.

“Na saurari roƙon dattijai da shugabannin gargajiya daban-daban da kyau game da batutuwa,” in ji Buhari. “Kuma kamar yadda na faɗa a baya, wannan lamarin zai ci gaba da kasancewa a hannun kotu, inda za a ba shi kulawar da ta dace.”

Ya ƙara da cewa: “Damuwata ita ce fararen hularmu waɗanda da ma can rayuwarsu na cikin ƙunci kuma suke so su fita kawai don su nemi abin da za su ci abinci.”

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp