fidelitybank

Kotu a Kano ta ɗaure magidanci da satar kwalin Magi

Date:

Wata kotun shari’ar Musulunci a jihar Kano, ta bayar da umarnin tsare wani mutum mai suna Yusha’u Ado mai shekaru 37 a gidan gyaran hali, bisa samunsa da laifin satar kwalin sinadarin girki.

Wanda ake tuhumar wanda ke zaune a Goron Dutse Quarters Kano, ya na fuskantar tuhuma guda biyu da suka hada da zamba cikin aminci da damfara.

Tun da farko, dan sanda mai shigar da kara, Sefara Abdullahi Wada, ya shaida wa kotun cewa, wanda ya shigar da karar, Jamilu Ibrahim na Galandanci Quarters, ya kai karar ofishin ‘yan sanda na Sabon Gari a ranar 10 ga watan Maris.

Sefata Wada ya ce, wanda ya shigar da karar ya ruwaito cewa, ya baiwa Ado katan 260 sinadarin girki da ya ajiye a shagonsa, kuma a lokacin da ya je daukar kayansa ya gano cewa, kwalayen kayan guda 22 da kudinsu ya kai Naira 216,000 ya bata.

Wanda ake tuhumar ya amsa laifin da ake tuhumarsa da shi.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp