fidelitybank

Korona ta sa an rufe makarantu a China

Date:

Birnin Shanghai na ƙasar China, ya dakatar da duka ɗaliban birnin daga zuwa makaranta inda ya dawo da tsarin karatu daga gida sakamakon ƙaruwar cutar korona.

A wata sanarwa da ma’aikatar ilimi ta birnin ta fitar, har makarantun nazire da cibiyoyin kula da yara da ba su isa shiga aji ba an ba su umarnin rufewa.

Adadin masu cutar na ta ƙaruwa tun bayan da Beijing ta yi watsi da tsarinta na yaƙi da cutar baki ɗaya wanda ta shafe lokaci a kai.

Gwamnatin ƙasar ba ta bayar da rahoto kan wani da ya mutu ba sakamakon cutar tun bayan da aka ɗage takunkumai, sai dai ana fargabar akwai yiwuwar jama’a da dama su jikkata musamman tsofaffi.

Babban abin damuwa a halin yanzu shi ne wuraren kula da lafiya na ƙasar ba lallai bane su iya jure irin ƙaruwar da za a rinƙa samu ta marasa lafiya.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp