fidelitybank

Korona: Ivory Coast ta cire dokar yin amfani da takunkumi da gwaji

Date:

Kasar Ivory Coast ta shiga sahun kasashen Afirka da suka kawo karshen tilasta wa mutane amfani da takunkumi.

Kasar ta ce daga yanzu za a rika sanya takunkumin ne kawai a wuraren taron jama’a saboda raguwar masu kamuwa da cutar korona.

Har wa yau, ta ce mutanen da ke shiga kasar da wadanda ke halartar taruka ba sai sun nuna shaidar gwajin cutar ba.

Sabbin alkaluma da ke fitowa daga Ivory Coast din sun nuna cewa mutum tara ne ke kamuwa da cutar a rana, wanda ya tasamma mutum 796 da ke dauke da cutar a fadin kasar da ke Afirka ta Yamma.

Kawo yanzu, allura miliyan 10 aka shiga da su kasar, inda aka yi wa mutum miliyan huu rigakafi a kasar mai al’umma da ta haura miliyan 23. In ji BBC.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp