fidelitybank

Korona: Ivory Coast ta cire dokar yin amfani da takunkumi da gwaji

Date:

Kasar Ivory Coast ta shiga sahun kasashen Afirka da suka kawo karshen tilasta wa mutane amfani da takunkumi.

Kasar ta ce daga yanzu za a rika sanya takunkumin ne kawai a wuraren taron jama’a saboda raguwar masu kamuwa da cutar korona.

Har wa yau, ta ce mutanen da ke shiga kasar da wadanda ke halartar taruka ba sai sun nuna shaidar gwajin cutar ba.

Sabbin alkaluma da ke fitowa daga Ivory Coast din sun nuna cewa mutum tara ne ke kamuwa da cutar a rana, wanda ya tasamma mutum 796 da ke dauke da cutar a fadin kasar da ke Afirka ta Yamma.

Kawo yanzu, allura miliyan 10 aka shiga da su kasar, inda aka yi wa mutum miliyan huu rigakafi a kasar mai al’umma da ta haura miliyan 23. In ji BBC.

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp