fidelitybank

Korona: Alamomin Omicron ba masu ƙarfi ba ne — WHO

Date:

 

 

Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO ta baiyana cewa alamomin sabon nau’in korona na Omicron ba su da ƙarfi.

Hukumar ta ce wasu sabbin bayanai da su ka ƙara fitowa ne su ka tabbatar da hakan.

Ta ce bayanan na cewa sabon nau’in korona na Omicron na kama saman hanyar numfashi, inda ta ke haifar da alamu ba masu zafi ba kamar nau’o’in cutar na farko, in ji Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO a yau Talata.

“Mu na samun karin bayanai da shaidu cewa Omicron na kama sassan dan’adam da ga sama.

“Ba kamar nau’o’in cutar na baya ba,” Abdi Mahamud, Manaja a WHO ya sahidawa ƴan jarida a birnin Geneva.

Ya ƙara da cewa “hakan ka iya zama labari ne mai daɗi.”

Amma kuma ya ce yadda cutar ke tafiya kamar wutar daji, za ta mamaye gurare da dama a fadin duniya, inda hakan zai zama barazana ga ƙasashen da su ke da mutane da dama da ba su yi rigakafin korona ba.

 

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp