fidelitybank

Korona: Alamomin Omicron ba masu ƙarfi ba ne — WHO

Date:

 

 

Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO ta baiyana cewa alamomin sabon nau’in korona na Omicron ba su da ƙarfi.

Hukumar ta ce wasu sabbin bayanai da su ka ƙara fitowa ne su ka tabbatar da hakan.

Ta ce bayanan na cewa sabon nau’in korona na Omicron na kama saman hanyar numfashi, inda ta ke haifar da alamu ba masu zafi ba kamar nau’o’in cutar na farko, in ji Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO a yau Talata.

“Mu na samun karin bayanai da shaidu cewa Omicron na kama sassan dan’adam da ga sama.

“Ba kamar nau’o’in cutar na baya ba,” Abdi Mahamud, Manaja a WHO ya sahidawa ƴan jarida a birnin Geneva.

Ya ƙara da cewa “hakan ka iya zama labari ne mai daɗi.”

Amma kuma ya ce yadda cutar ke tafiya kamar wutar daji, za ta mamaye gurare da dama a fadin duniya, inda hakan zai zama barazana ga ƙasashen da su ke da mutane da dama da ba su yi rigakafin korona ba.

 

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp