fidelitybank

Korona: Alamomin Omicron ba masu ƙarfi ba ne — WHO

Date:

 

 

Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO ta baiyana cewa alamomin sabon nau’in korona na Omicron ba su da ƙarfi.

Hukumar ta ce wasu sabbin bayanai da su ka ƙara fitowa ne su ka tabbatar da hakan.

Ta ce bayanan na cewa sabon nau’in korona na Omicron na kama saman hanyar numfashi, inda ta ke haifar da alamu ba masu zafi ba kamar nau’o’in cutar na farko, in ji Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO a yau Talata.

“Mu na samun karin bayanai da shaidu cewa Omicron na kama sassan dan’adam da ga sama.

“Ba kamar nau’o’in cutar na baya ba,” Abdi Mahamud, Manaja a WHO ya sahidawa ƴan jarida a birnin Geneva.

Ya ƙara da cewa “hakan ka iya zama labari ne mai daɗi.”

Amma kuma ya ce yadda cutar ke tafiya kamar wutar daji, za ta mamaye gurare da dama a fadin duniya, inda hakan zai zama barazana ga ƙasashen da su ke da mutane da dama da ba su yi rigakafin korona ba.

 

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp