fidelitybank

Koriya ta Kudu ta sanya sabbin takunkumi akan Koriya ta Arewa

Date:

Koriya ta Kudu ta sanya sabbin takunkumai a kan wasu daidaikun mutane, da hukumomi da ke da alaka da shirin makamai na Koriya ta Arewa, sakamakon kaddamar da manyan makamai masu linzamin da makwabciyar tata ke yi akai-akai.

Ma’aikatar harkokin waje ta Koriya ta Kudun ta ce mutane takwas da hukumomi bakwai da abin ya shafa, sun hada da jami’ai a cibiyoyin kudi da ke da alaka da shirin nukiliya da kuma na makamai masu linzami na kasar ta Koriya ta Arewa.

Wasu kuma su ne wadanda ke da hannu wajen haramtacciyar safara ta jiragen ruwa ta kayan Koriya ta Arewa da aka sanya wa takunkumi.

Tun da farko Amurka ma ta sanya wa wasu manyan jami’ai na Koriya ta Arewar uku takunkumi, wadanda ta ce suna da hannu kai tsaye a kera makamai.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haÉ—a gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon É—an majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

ÆŠanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon É—antakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp