fidelitybank

Korar gwamnan Ebonyi ya bayyana takarar sa ta kujerar shugaban ƙasa a APC

Date:

Gwamnan Jihar Ebonyi, Dave Umahi, a ranar Laraba ya fito fili ƙarara ya bayyana cewa, a yanzu haka ya na shirin tsayawa takarar shugaban kasa a shekarar 2023.

Umahi ya bayyana wa manema labarai na cikin gidan gwamnati, bayan kammala taro da Buhari a fadar sa da ke Abuja, inda ya ce, a APC zai tsaya takarar.

Ya ce kamar yadda ya bayyana, saboda tsabar dagewar sa wurin son cika burin shi, har wadanda suke zawarcin kujerar tare sai da ya yi musu kamfen.

Yayin da aka tambaye shi idan ya hakura da takara, Umahi ya ce, zai yi wu tunanin wani ne hakan. Amma a iya sanin sa, ya na nan a kan bakar shi kuma masoyansa suna nan suna goya masa baya, yana ci gaba da kamfen kuma.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp