fidelitybank

Komawar Messi Barcelona ba abune mai yuwa ba -Laporta

Date:

Shugaban ƙungiyar Barcelona, Joan Laporta, ya ce komawar Lionel Messi Barcelona ba abu ne mai yuwa ba.

Kalaman Laporta game da lamarin, sun zo ne bayan Dani Alves da Pedri sun ce, suna son ganin dan wasan gaba na Paris Saint-Germain ya dawo filin wasa na Camp Nou.

Messi, mai shekara 34, ya bar Barcelona ne bayan kakar wasan da ta wuce lokacin da dokar hana kudi da kungiyar ta yi na nufin rike gwarzon dan wasa a duniya kan sabon kwantiragi ba ya cikin batun.

Da yake magana da tashar RAC 1, Laporta ya bayyana karara cewa, baya hulda da dan wasan na Argentina kwata-kwata.

“Yana Paris, amma ina tunawa da shi da Æ™auna, na san abin da ake faÉ—a, amma ba na magana da shi. Ina jin maganganun mutane na kusa da ni.

“Ban samu wani sako daga Leo ko na kusa da shi ba game da komawa, gaskiyar ita ce a halin yanzu ba mu yi la’akari da shi ba.

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp