fidelitybank

Kofin Duniya: Ƙasashe 16 sun kai bantan su a wasan zagaye na 16

Date:

Akalla kasashe 14 ne suka tabbatar da samun gurbi a zagaye na 16 a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA da ke gudana a New Zealand da Australia, bayan kammala wasannin rukuni na ranar Laraba.

Afirka ta Kudu ta lallasa Italiya da ci 3-2, sannan Faransa ta samu nasara a kan Panama da ci 6-3, inda suka yi nasarar tsallakewa zuwa zagaye na 16. Jamaica ta yi kunnen doki da Brazil ci 0-0, Sweden kuma ta ci Argentina 2-0.

Hakan na nufin Sweden ta tsallake zuwa zagaye na 16 a matsayin ta daya a rukunin G da maki tara a wasanni uku, yayin da Jamaica kuma ta tsallake zuwa mataki na biyu a rukunin F.

Tuni dai kasashen Najeriya da Ingila da Denmark da Netherlands da Amurka da Japan da Spain suka samu tikitin shiga zagaye na 16 na karshe.

Sauran sune Australia, Norway, da Switzerland.

A gobe ne za a tantance kasashe biyu na karshe da za su sami maki biyu na karshe a cikin 16 na karshe.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faɗan kan iyaka...

Ba mu ƙayyade shekarun shiga ƙaramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman ƙasar ta amice da ƙasar Falasɗinu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naɗa Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ɗaure shahararrun...
X whatsapp