fidelitybank

Kofin Duniya: Ƙasashe 16 sun kai bantan su a wasan zagaye na 16

Date:

Akalla kasashe 14 ne suka tabbatar da samun gurbi a zagaye na 16 a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA da ke gudana a New Zealand da Australia, bayan kammala wasannin rukuni na ranar Laraba.

Afirka ta Kudu ta lallasa Italiya da ci 3-2, sannan Faransa ta samu nasara a kan Panama da ci 6-3, inda suka yi nasarar tsallakewa zuwa zagaye na 16. Jamaica ta yi kunnen doki da Brazil ci 0-0, Sweden kuma ta ci Argentina 2-0.

Hakan na nufin Sweden ta tsallake zuwa zagaye na 16 a matsayin ta daya a rukunin G da maki tara a wasanni uku, yayin da Jamaica kuma ta tsallake zuwa mataki na biyu a rukunin F.

Tuni dai kasashen Najeriya da Ingila da Denmark da Netherlands da Amurka da Japan da Spain suka samu tikitin shiga zagaye na 16 na karshe.

Sauran sune Australia, Norway, da Switzerland.

A gobe ne za a tantance kasashe biyu na karshe da za su sami maki biyu na karshe a cikin 16 na karshe.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp