fidelitybank

Kofa ya hade da Kwankwaso a NNPP

Date:

Tsohon dan majalisar wakilai, Abdulmumin Jibrin ya koma jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) a hukumance.

Ku tuna cewa Jibrin, wanda shi ne Darakta Janar na Kungiyoyin Tallafawa Bola Tinubu ya bayyana cewa zai bar jam’iyyar All Progressives Congress a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter a ranar Asabar, 7 ga Mayu, 2022.

Kofa dai bai fito fili ya bayyana dalilin da ya sa ya fice daga APC ba, amma ya yi takama a cikin sanarwar da ya bayar cewa, ya bai wa jam’iyya mai mulki abin da ya dace kuma lokaci ya yi da za a ci gaba.

“Na yi iya kokarina ga APC. Lokaci yayi don ci gaba. Zan sanar da sabuwar jam’iyyar siyasa ta nan da awanni 24 masu zuwa insha Allahu. Zan yi bayani a hukumance a kan lokaci,” Jibrin ya rubuta a cikin sakon wanda ya jawo martani.

 

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...
X whatsapp