fidelitybank

Kocin Brazil ya ajiye aiki bayan ya sha kayi a Qatar

Date:

Kocin tawagar ƙwallon ƙafa ta Brazil, Tite, ya ajiye aikinsa bayan Croatia ta fitar da su daga Gasar Kofin Duniya a bugun finareti a wasan kwata fayinal da suka buga ranar Juma’a.

Kocin mai shekara 61, ya jagoranci Brazil tun daga 2016 kuma ya taɓa faɗa cewa zai bar aikin bayan gasar ta 2022 da ake yi a Qatar.

“Abin da ciwo amma na tafi ke nan. Ƙarshen lamarin ke nan a wajena,” kamar yadda ya faɗa wa ‘yan jarida bayan wasan da aka buga a filin wasa na Education City Stadium.

“Da ma na faɗi haka shekara ɗaya da ta wuce. Ban zo nan don na ci kofi ba kuma na ce zan ci gaba da aiki, waɗanda suka san ni sun san haka.”

Croatia ta doke Brazil 4-2 a bugun finareti bayan wasan ya tashi 1-1, inda ɗan wasa Neymar ya kamo Pele a yawan ci wa Brazil ƙwallaye da 75 kowannensu.

Akwai yiwuwar shi ma ɗan wasa Neymar ya jingine takalmansa saboda ya ce “babu tabbas ko zan sake buga wa Brazil wasa”.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp