fidelitybank

Ko me ya yi zafi: Kwamishinoni 2 sun ajiye aikin su

Date:

Wasu daga cikin kwamishinonin gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel sun yi murabus a rana guda, ta Litinin, Maris 14, 2022.

Kwamishinonin biyu sun hada da Mista Akan Okon, wanda ya kasance kwamishinan raya tattalin arziki da tashar ruwan tekun Ibom da Fasto Sunny Ibuot mai kula da ci gaban kwadago da ma’aikata.

Akan Okon a cikin wasikar murabus din nasa ya godewa Emmanuel bisa wannan karramawa da kuma babbar gata da ya yi masa na yi wa jihar hidima, ya kara da cewa, zai ci gaba da godiya ga Allah Madaukakin Sarki da gwamnan da ya ba shi damar yin hidima.

Ya bayyana cewa, ya yanke shawarar barin Exco na jihar ne, saboda bukatar mayar da hankali kan burinsa na gwamna.

Ya kara da cewa yana fatan yiwa jihar hidima a matsayin gwamna a shekarar 2023, ya na mai jaddada cewa, akwai lokaci a kowace kakar kamar yadda nassi ya gargadi.

“Ina da yakinin cewa wannan ne lokacin da ya fi dacewa da zan tafi hutu, domin mayar da hankali kan burina na zaben Gwamna a 2023,” in ji shi.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp