fidelitybank

Ko mai Buhari ya ce a kan wahalar man fetur a Najeriya?

Date:

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bai wa mutanen kasar hakuri kan matsalar rashin wuta da wahalar fetur da ake fama da su.

Cikin wata sanarwa da shugaban ya wallafa a shafinsa na Facebook, ya ce ba ya jin daÉ—in halin dogon layin da ‘yan kasar ke ciki na man fetur, “wani abu da gwamnatinmu ta yi kokarin kawarwa cikin shekaru bakwan da muka yi a ofis”.

Ya kara da cewa hakuri ne da ake bai wa duka sassan Najeriya baki daya.

Wannan sanarwa na zuwa ne a daidai lokacin da ake fama da matsalar rashin wuta da ci gaba da fuskantar wahalar man fetur a Najeriya.

“Gwamnatinmu na aiki ba dare ba rana domin ganin an kawo karshen wannan matsala. Kuma shirin da aka tsara a farkon wannan wata za a aiwatar da shi domin tabbatar da an kawo karshen karancin man da ake fama da shi,” in ji sanarwar.

Za a ci gaba da kawo isasshen mai a ko wacce jiha kamar yadda ake yi a baya, domin kawo karshen layin da ake fama da shi a fadin kasar.

Duk da cewa ana fama da matsalar koma baya a kasuwar makamashi ta duniya a wadannan watannin, kuma gwamnati za ta yi abin da za ta yi domin tabbatar da cewa masu amfani da man masu samu matsalar farashin man da ake fama da shi a duniya.

“Na samu labarin cewa wasu mutane da yawa na abubuwan da ba su dace ba a defo-defo na dauko mai ciki har da masu gidajen mai.

“Kuma na bayar da umarni ga ma’aikatar man fetur da albarkatun kasa da NNPC da sauran jami’an tsaro su dauki mataki kan duk wadanda aka kama da wannan ta’ada”, in ji Buhari

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp