fidelitybank

Ko kun san dan shugaban Laberia George Weah shi ya zura wa Amurka kwallo a Qatar

Date:

Timothy Weah, wanda da ne ga Shugaban Liberia kuma tsohon dan kwallon duniya George Weah, ya ci wa Amurka kwallo a wasansu da Wales ranar Litinin.

Kasashen biyu sun tashi kunnen-doki 1-1, a wasa na biyu a rukunin B a ci gaba da gasar cin kofin duniya da ake yi a Qatar.

Yanzu haka Shugaba Weah na Qatar don kallon dansa wanda ya haifa a Amurka wato Tim Weah.

Sai dai Shugaban na shan suka, bayan da ministan kudin kasarsa ya ce za a rika bai wa Shugaban dala 2,000 a kullum a matsayin alawus har tsawon kwanaki tara da zai yi a Qatar.

Masu suka sun ce hakan ya yi hannun riga da alkawarin da ya dauka na rage kudin da ake kashewa wurin gudanar da gwamnati saboda inganta rayuwar talaka.

Geoge Weah ya kafa tarihi a matsayin dan kwallo daya tilo daga nahiyar Afrika, da ya taba lashe kyautar dan kwallon duniya ta Ballon D’or a ranar 24 ga watan Disamban 1995.

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp