fidelitybank

Ko ku zabi APC ko ku fuskanci hukunci yayin zabe – Alhassan Ado Doguwa

Date:

Dan majalisar wakilai, Alhassan Ado-Doguwa, ya yi barazanar yiwa ‘yan mazabar sa cewa ko dai su zabi jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a ranar zabe ko kuma a yi maganinsu.

Shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai na neman komawa majalisar a karo na bakwai.

Yana wakiltar mazabar Doguwa/Tudun-Wada a jihar Kano.

Jaridar Daily Nigerian ta yi ikirarin cewa ta samu wani faifan bidiyo a ranar Litinin da ta gabata, wanda ke nuna Doguwa na yin wannan barazana a wani gangamin siyasa a Kano.

A cewar rahoton, Doguwa ya fi magana da harshen Hausa, sannan ya kuma yi amfani da kalaman batanci wajen yin barazana ga masu son kada kuri’a.

“Ga Allah da ya yi ni, ranar zabe, ku zabi APC ko mu yi maganin ku.

“Ina sake cewa: a ranar zabe ko dai ku zabi APC, ko kuma mu yi maganin ku.

“Maimaita bayana, a Doguwa ko dai ku zabi APC ko kuma mu yi maganin ku,” in ji shi a cikin yabo da jama’a suka yi.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp