fidelitybank

Ko da karfin yaki sai na cimma manifa ta a Ukraine – Putin

Date:

Gwamnatin Ukraine ta ce, a yau Litinin za a ci gaba da tattaunawar shulhu a karo na uku tsakaninta da jami’an Rasha, sai dai kawo yanzu Moscow ba ta tabbatar da hakan ba.

Fatan da ake da shi na samun sassauci bai taka kara ya karya ba.

A jiya Lahadi Shugaba Putin ya shaida wa shugabannin kasashe biyu cewar, dole Ukraine ta amince da dukkan bukatun shi, kafin ya kawo karshen mamayar da ya yi wa kasar.

Jami’an gwamnatin Farasnsa, sun shaida wa BBC cewa, Mr Putin ya fada wa Shugaba Emmanuel Macron, ya na da aniyar cimma manufarsa ko ta sasantawa ko da karfin yaki.

Sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken, ya ce kasarsa na da ƙwararan shaidun da suka nuna da gangan aka kai wasu hare-hare kan farar hula da gangan a Ukraine.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp