fidelitybank

Klopp ya mayar wa da Agbonlahor martani bayan ya soki Manchester United

Date:

Kocin Liverpool Jurgen Klopp, ya caccaki tsohon dan wasan Aston Villa, Gabriel Agbonlahor, kan kalaman da ya yi a kan Manchester United.

Bayan kashin da Manchester United ta sha a hannun Brentford da ci 4-0 a karshen makon da ya gabata, Agbonlahor ya gayawa Manchester United kalamai marasa dadi, amma Klopp ya tsawatar da tsohon dan wasan na Aston Villa.

Klopp ya ce, yana sauraron shirin a talkSPORT lokacin da Agbonlahor ke yanka tawagar Erik ten Hag, kuma ya tunatar da tsohon dan wasan cewa, Liverpool ta taba doke Aston da ci 6-0 yayin da Agbonlahor ke taka rawar gani a fagen kwallon kafa, kuma shi ne kyaftin din kungiyar ta Villa.

“Na koma gida bayan na kalli wasan farko a nan ( filin atisayen Liverpool). Na saurari talkSPORT kuma na ji Gabby Agbonlahor. Abin da ya ce game da United abu ne da ba za a iya yarda da shi ba,” Bajamushen ya shaida wa talkSPORT.

“Ya yi rashin nasara da ci 6-0 a nan Villa a kakar wasa ta farko. Shi ba dodo ba ne a wannan wasan. Na kusa kira.”

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp