fidelitybank

Kisan ‘Yan Arewa: Gwamnan Edo ya hakurkurtar da Barau

Date:

Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo, ya kai wa mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ziyara dangane da kisan ƴan arewa 16 da wani gungun ƴansintiri ya yi a jihar a makon da ya gabata.

Mataimaki na musamman ga mataimakin shugaban majalisar dattawa a harkokin watsa labarai, Alhaji Isma’il Mudashir ya ce gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya je yi wa Barau Jibrin gaisuwar rasuwar farautan guda 16 kasancewar shi ma ɗan jihar Kano ne.

Gwamna Okpebholo ya shaida wa Sanata Barau Jibrin cewa gwamnatin jihar za ta sha alwashin tallafa wa iyalan mutanen da aka kashe.

Daga ƙarshe gwamnan ya shaida wa Sanata Barau Jibrin cewa gwamnatinsa za ta yi duk abin da za ta yi wajen ganin an hukunta duk waɗanda ke da hannu a wannan al’amari.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp