fidelitybank

Kisan ‘Yan Arewa: Gwamnan Edo ya hakurkurtar da Barau

Date:

Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo, ya kai wa mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ziyara dangane da kisan ƴan arewa 16 da wani gungun ƴansintiri ya yi a jihar a makon da ya gabata.

Mataimaki na musamman ga mataimakin shugaban majalisar dattawa a harkokin watsa labarai, Alhaji Isma’il Mudashir ya ce gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya je yi wa Barau Jibrin gaisuwar rasuwar farautan guda 16 kasancewar shi ma ɗan jihar Kano ne.

Gwamna Okpebholo ya shaida wa Sanata Barau Jibrin cewa gwamnatin jihar za ta sha alwashin tallafa wa iyalan mutanen da aka kashe.

Daga ƙarshe gwamnan ya shaida wa Sanata Barau Jibrin cewa gwamnatinsa za ta yi duk abin da za ta yi wajen ganin an hukunta duk waɗanda ke da hannu a wannan al’amari.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp