fidelitybank

Kisan Matashi: Ba za mu iya jure irin mummunan aikin ba – Kungiyar Miyetti

Date:

Kungiyar Miyetti Allah ta Cattle Breeders Association of Nigeria (MACBAN) ta tabbatar da harbe wani makiyayi dan shekara 14 mai suna Idris Idris a unguwar Dong da ke karamar hukumar Jos ta Arewa a jihar Filato.

A cewar shugaban kungiyar na jihar, Malam Nura Abdullahi, ya ce an kashe marigayin ne da yammacin ranar Asabar.

Ya ce“An kai masa hari ne a lokacin da yake kiwon dabbobi, amma ba a kashe saniya ba ko daya ba. Lamarin ya faru ne da misalin karfe 4:pm. Makiyayan biyu ne, amma daya ya tsira daga harin. Mun kai rahoto ga DPO na shelkwatar ‘yan sandan karamar hukumar Bassa.

“Babu hujjar kisan, saboda mamacin ya na kiwon shanu ne kawai. Me ya yi da ya cancanci a kashe shi? Ba za mu iya ci gaba da jure wa irin wannan mummunan aiki ba. Muna kira ga jami’an tsaro da su yi abin da ya dace a kai, domin kamo wadanda suka aikata wannan aika aika.” In jiNura Abdullahi.

Mun kuma tuntubi mai magana da yawun rundunar ’Yan sandan Jihar, ASP Ubah Gaberiel, game da faruwar lamarin, bai amsa kiran da wakilinmu ya yi masa ba.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...
X whatsapp