fidelitybank

Kisan Gilla: Za mu yi adalci nan ba da jimawa ba – Gwamnan Edo

Date:

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf da takwaransa na jihar Edo Monday Okpebholo,sun ziyarci garin Torankawa da ke Kano domin jajanta wa al’ummar garin bisa kisan mafarautan nan guda 16 da aka yi a jihar Edo.

Gwamnonin biyu sun ziyarci garin ne da manufar tabbatar wa da iyalan waÉ—anda al’amarin ya shafa cewa lallai gwamnatin jihar Edo za ta hukunta waÉ—anda suka yi wannan aika-aika sannan kuma gwamnatin za ta biya su diyya.

“Wannan ziyara ba kawai ta jaje da ta’aziyya ba ce, a’a ta nuna tabbacin Æ™oÆ™arin samar da adalci. Iyalan waÉ—annan mamata na buÆ™atar abin da ya fi kalaman baka – suna buÆ™atar aiwatar da duk abin da aka faÉ—a za a yi musu. Ba za mu zauna ba har sai mun ga an kama waÉ—anda suka yi wannan aika-aika, sai an yi holinsu a bainar jama’a sannan a hukunta su.” In ji gwamna Abba Kabir.

A nasa É“angaren gwamnan jihar ta Edo, Monday Okpebholo ya miÆ™a ta’aziyyarsa ga iyalan inda ya ba su tabbacin cewa gwamnatinsa za ta yi adalci ba daÉ—ewa ba.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp