fidelitybank

Kiran da Ukraine ta yi na tallafin Soja ya saɓawa dokar mu – Senegal

Date:

Ma’aikatar harkokin waje ta ƙasar Senegal ta ce, kiran da ƙasar Ukraine ta yi na neman tallafin sojojin sa-kai a yaƙin da take yi da Rasha ya saɓawa dokokin Senegal.

Wata sanarwa daga ma’aikatar ta ce, ɗaukar sojojin haya da na sa-kai da ma sauran mayaƙa ya saɓa wa dokokin ƙasar.

Hukumomi sun kira jekadan Ukraine a Senegal, Yurii Pyvovarov, don ya yi musu ƙarin bayani game da shelar da suka yi a Facebook. Bayan an tabbatar da ingancin shelar, an nemi jekadan ya goge sanarwar.

Sai dai ba a bayyana ba, ko hukumomin Senegal za su ɗauki wani ƙarin mataki.

Senegal na cikin ƙasashen Afirka 17 da suka ƙaurace wa kaɗa ƙuri’a, domin yin Allah wadai da hare-haren Rasha a Babban Zauren Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD). A cewar BBC.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp