fidelitybank

Kiran da Ukraine ta yi na tallafin Soja ya saɓawa dokar mu – Senegal

Date:

Ma’aikatar harkokin waje ta ƙasar Senegal ta ce, kiran da ƙasar Ukraine ta yi na neman tallafin sojojin sa-kai a yaƙin da take yi da Rasha ya saɓawa dokokin Senegal.

Wata sanarwa daga ma’aikatar ta ce, ɗaukar sojojin haya da na sa-kai da ma sauran mayaƙa ya saɓa wa dokokin ƙasar.

Hukumomi sun kira jekadan Ukraine a Senegal, Yurii Pyvovarov, don ya yi musu ƙarin bayani game da shelar da suka yi a Facebook. Bayan an tabbatar da ingancin shelar, an nemi jekadan ya goge sanarwar.

Sai dai ba a bayyana ba, ko hukumomin Senegal za su ɗauki wani ƙarin mataki.

Senegal na cikin ƙasashen Afirka 17 da suka ƙaurace wa kaɗa ƙuri’a, domin yin Allah wadai da hare-haren Rasha a Babban Zauren Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD). A cewar BBC.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp