fidelitybank

Kiran da gwamnan Zamfara ya yi na a rungumi makami bai dace ba – Janar Irabor

Date:

Babban hafsan tsaron kasa (CDS), Janar Lucky Irabor, ya caccaki kiran da Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya yi kan al’ummar jihar cewa da su dauki makamai domin kare kansu daga ‘yan bindiga.

Irabor ya ce, kiran bai yi dai-dai ba, domin kuwa jami’an tsaro da sauran jami’an tsaro na can domin tunkarar kalubalen.

Irabor ya zanta da manema labarai kan lamarin a wajen bude taron hadin gwiwa na kwalejin tsaro ta kasa da kwalejojin yaki na rundunar sojin Najeriya mai lamba “Exercise Grand Nationale,” a Abuja.

Irabor ya ce, har yanzu bai fahimci dalilin da ya sa ‘yan jihar Zamfara su dauki makamai ba.

Sai dai ya ce hakki ne da ya rataya a wuyan Babban Lauyan Tarayya ya duba kundin tsarin mulki da dokoki don ganin ko gwamnan yana da irin wannan iko.

“Na yi imani cewa, a ganina, ba hanya ce da ta dace ba.

“Tabbas akwai ayyuka da jami’an tsaro da na sojoji, musamman ‘yan sanda da sauran jami’an tsaro suke yi na magance tashe-tashen hankula a Zamfara da kewaye.

“Bayan haka, ko shakka babu, akwai wasu batutuwan shari’a, da sauran batutuwan da suka shafi mulki, batutuwan da gwamnati za ta iya magance su ta hanyar amfani da kayan aikin doka da aka tanadar masa domin samar da zaman lafiya da tsaro.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp