fidelitybank

Kifewar kwale-kwale yayi sanadiyar mutuwar mutane 33 a Neja

Date:

Akalla mutum 33 wadanda suka hada da mata da kananan yara ne ake tunanin sun mutu sakamakon kifewar wani kwale-kwale da ke dauke da fasinjoji fiye da 50 a kogin Kaduna a jihar Naija.

Jaridar Daily Trust a Najeriya ta ruwaito cewa kwale-kwalen ya taso ne daga kauyen Danchitagi da ke karamar hukumar Lavun zuwa kauyen Gbara da ke karamar hukumar Mokwa a jihar ta Naija ranar Juma’a da daddare.

Rahotonni sun ruwaito cewa hatsarin ya faru ne sakamakon ruwan sama kamar da bakin kwarya hade da iska mai karfin gaske.

Tuni dai aka dauki wadanda aka kubutar zuwa asibitin kauyen Gbara domin ba su kulawar gaggawa.

Hatsarin kwale-kwale dai na neman zama ruwan dare a Najeriya, ko a ranar Litinin din da ta gabata ma a ƙalla mutum 76 ne aka bayar da rahoton mutuwarsu bayan hatsarin kwale-kwale a jihar Anambra da ke kudu maso gabashin Najeriya.

Kwale-kwalen, wanda ke É—auke da mutum 80, ya kife a yankin Ogbaru da ke jihar Anambran.

Mafi yawan wadanda abin ya rutsa da su mata ne da yara, da ke ƙoƙarin tsere wa yankinsu da ambliyar ruwa ta mamaye.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp