fidelitybank

Kifewar kwale-kwale yayi sanadiyar mutuwar mutane 33 a Neja

Date:

Akalla mutum 33 wadanda suka hada da mata da kananan yara ne ake tunanin sun mutu sakamakon kifewar wani kwale-kwale da ke dauke da fasinjoji fiye da 50 a kogin Kaduna a jihar Naija.

Jaridar Daily Trust a Najeriya ta ruwaito cewa kwale-kwalen ya taso ne daga kauyen Danchitagi da ke karamar hukumar Lavun zuwa kauyen Gbara da ke karamar hukumar Mokwa a jihar ta Naija ranar Juma’a da daddare.

Rahotonni sun ruwaito cewa hatsarin ya faru ne sakamakon ruwan sama kamar da bakin kwarya hade da iska mai karfin gaske.

Tuni dai aka dauki wadanda aka kubutar zuwa asibitin kauyen Gbara domin ba su kulawar gaggawa.

Hatsarin kwale-kwale dai na neman zama ruwan dare a Najeriya, ko a ranar Litinin din da ta gabata ma a ƙalla mutum 76 ne aka bayar da rahoton mutuwarsu bayan hatsarin kwale-kwale a jihar Anambra da ke kudu maso gabashin Najeriya.

Kwale-kwalen, wanda ke É—auke da mutum 80, ya kife a yankin Ogbaru da ke jihar Anambran.

Mafi yawan wadanda abin ya rutsa da su mata ne da yara, da ke ƙoƙarin tsere wa yankinsu da ambliyar ruwa ta mamaye.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...
X whatsapp