fidelitybank

Kifewar Kwale-Kwale: Mutane 7 ciki har da mutane 3 ‘yan gida daya

Date:

A kalla mutane uku ‘yan gida daya suka mutu a cikin mutane bakwai da su ka rasa ransu ta sanadiyar kifewar jirgin kwale-kwale a kauyen Zhigiri na karamar hukumar Shiroro da ke jihar Neja.

Jaridar Thisday, ta rawaito cewa, lamarin ya faru ne ranar Lahadi da maraice.

Cikin wadanda su ka mutu har da mata guda biyu na wani mutum mai suna Mallam Muazu Babangida da kuma dansa guda daya.

Sai dai ba a san sauran mutanen da suka mutu ba a hadarin.

Rahotanni sun nuna cewa, lamarin ya faru ne lokacin da mutanen suke kan hanyarsu ta zuwa kauyen Dnaweto, domin halartar bikin radin suna.

Sai dai kawo yanzu hukumomi ba su ce komai a kan batun, tun lokacin rubuta wannan labarin, sai dai sanarwar da kungiyar Coalition of Shiroro Association ta fitar ranar Talata ta tabbatar da faruwar lamarin.

 

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...
X whatsapp