fidelitybank

Keyamo ya caccaki Atiku a kan bayar da kwangila ga wanda ya yi masa aiki

Date:

Festus Keyamo, babban mai magana da yawun kungiyar yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya sake caccakar Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, bisa alkawarin bayar da kwangiloli ga abokan siyasa bayan kammala zabe.

Atiku a wani taro da aka yi a birnin Abeokuta a ranar Laraba, 18 ga watan Janairu, ya yi alkawarin cewa jiga-jigan jam’iyyar PDP da suka lashe rumfunan zabensu na jam’iyyar ne kawai za su samu mukamai da kwangiloli a karkashin gwamnatinsa idan aka zabe shi a zabe mai zuwa.

Tsohon mataimakin shugaban kasar ya bayyana cewa, shiga jirgin yakin neman zabensa bai wadatar da shi wajen bayar da kwangiloli da ba da mukamai ba, amma dole ne su yi aiki domin samun nasarar jam’iyyar.

Sai dai Keyamo, wanda a baya-bayan nan ke takun-saka da Atiku, ya bayyana a shafinsa na Twitter a ranar Alhamis, 19 ga watan Janairu, inda ya yi Allah-wadai da furucin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, inda ya tunatar da shi dokar da ke jagorantar bayar da kwangiloli.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...
X whatsapp