fidelitybank

Kazamin hukunci: Magidanci ya bankawa matarsa wuta a daki

Date:

Wata babbar kotun Akure da ke Jihar Ondo ta saurari shari’ar wani mutum mai shekaru 50, Daniyan bayan ya rufe matarsa, Dorcas a daki sannan ya banka mata wuta.

Jaridar Vanguard ta rawaito cewa, matar ta rasa ranta ne sakamakon mummunar kunar da ta samu bayan an fito da ita an kai ta asibiti inda ta kwashe kwana 3, daga bisani ta ce ga garin ku nan.

Wata majiya daga ‘yan uwan ta sun bayyana yadda mijin ya dauki wannan mummunan matakin, bayan samun labari a kan cewa ta siya wata kadara ba da sanin sa ba.

Sai dai mai gabatar da kara, H. M Falowo, ya ce, a na zargin mutumin da kisan kai. Sannan a na zargin Daniyan da kin barin matar ta tsere, bayan ya banka mata wuta ta hanyar rufe mata kofa.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp