fidelitybank

Kazamin hukunci: Magidanci ya bankawa matarsa wuta a daki

Date:

Wata babbar kotun Akure da ke Jihar Ondo ta saurari shari’ar wani mutum mai shekaru 50, Daniyan bayan ya rufe matarsa, Dorcas a daki sannan ya banka mata wuta.

Jaridar Vanguard ta rawaito cewa, matar ta rasa ranta ne sakamakon mummunar kunar da ta samu bayan an fito da ita an kai ta asibiti inda ta kwashe kwana 3, daga bisani ta ce ga garin ku nan.

Wata majiya daga ‘yan uwan ta sun bayyana yadda mijin ya dauki wannan mummunan matakin, bayan samun labari a kan cewa ta siya wata kadara ba da sanin sa ba.

Sai dai mai gabatar da kara, H. M Falowo, ya ce, a na zargin mutumin da kisan kai. Sannan a na zargin Daniyan da kin barin matar ta tsere, bayan ya banka mata wuta ta hanyar rufe mata kofa.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...

Jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya ya fadi

Jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji da ya taso daga...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...
X whatsapp