fidelitybank

Kayode ya mayar wa da Okowa martani a kanshugabancin Musulunci

Date:

Shugaban jam’iyyar APC, Femi Fani-Kayode ya musanta rahotannin da ke cewa za a rufe dakin ibada na Aso Rock na tsawon shekaru hudu.

Gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a ranar Asabar din da ta gabata ya ce za a rufe dakin ibada na tsawon shekaru hudu saboda tikitin musulmi da musulmi.

Okowa ya ce shugabancin Musulmi da Musulmi ba nufin Allah ba ne ga Najeriya.

“Ba nufin Allah ba ne a rufe Chapel da ke Aso Rock har na tsawon shekaru hudu sakamakon tikitin tsayawa takarar Musulmi da Musulmi na APC,” inji Okowa.

Da yake mayar da martani, Fani-Kayode ya ce ba za a rufe dakin ibadar ba saboda matar zababben shugaban kasa, Remi Tinubu fasto ce.

“Maganar cewa za’a rufe dakin taro na Aso Rock Chapel na tsawon shekaru hudu saboda @officialABAT da @KashimSM, zababben shugaban kasa da mataimakin shugaban kasa, Musulmai ne, ganin cewa uwargidan shugaban kasa ba wai kawai Kirista ne amma kuma Fasto.” ya wallafa a shafinsa na Twitter.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban Ĉ™asar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta Ĉ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin Ĉ™asarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaĈ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga Ĉ™asar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa Ĉ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin Ĉ™asar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp