fidelitybank

Kayan abinci da magunguna sun yanke a Mariupol wajen da Rasha ta kwace asibiti

Date:

Kimanin ma’aikata da marasa lafiya 400 ne suka maƙale a cikin asibitin da sojojin Rasha suka kwace iko da shi a Kudancin birnin Mariupol.

Iryna Vereshchuk, mataimakin firaiministan Ukraine, ya ce, sojojin Rasha na ci gaba da harbin dakarun Ukraine daga cikin harabar asibitin.

Wakilin Yanayi a Mariupol na dada kamari yayin da mazauna garin kusan 400,000 ke fama da rashin ruwa da wutar lantarki da iskar gas, kuma ba su da halin barin garin. Samun mutanen da ke zaune a garin na da matukar wahala.

Dmytro Horshakov ya ce mahaifiyarsa mai shekaru 57 ta na asibitin kuma ya kasa samunta a waya, amma yana samun labarinta daga wani abokin shi da ke zaune a garin.

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp