fidelitybank

Katsina zuwa Kano: An kawo gawar Baturen ‘yan sandan da ‘yan ta’adda suka kashe

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da cewa, yanzu haka an taho da gawar Baturen ‘yan sandan karamar hukumar Jibia, DSP Abdullahi Rano, zuwa jihar Kano.

Majiyoyi a shelkwatar ‘yan sanda sun bayyana cewa, an tafi da gawarsa jihar Kano, domin yi masa jana’iza.

Mai magana da yawun ‘yan sandan jihar Katsina, SP Gambo Isah, ya yi alhinin mutuwar abokin aikinsa.

‘Yan bindiga sun hallaka Baturen ‘yan sanda da wani matashin hafsan Soja a garin Magamar Jibia.

Jami’in dan sandan ya rasa rayuwarsa ne yayin da ya jagoranci rundunar, domin dakile ‘yan bindigan da suka kai hari garin.

Jami’n Soja guda da ya samu rauni na kwance a asibiti, kuma an ce ya na murmurewa

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp