fidelitybank

Katsina zuwa Kano: An kawo gawar Baturen ‘yan sandan da ‘yan ta’adda suka kashe

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da cewa, yanzu haka an taho da gawar Baturen ‘yan sandan karamar hukumar Jibia, DSP Abdullahi Rano, zuwa jihar Kano.

Majiyoyi a shelkwatar ‘yan sanda sun bayyana cewa, an tafi da gawarsa jihar Kano, domin yi masa jana’iza.

Mai magana da yawun ‘yan sandan jihar Katsina, SP Gambo Isah, ya yi alhinin mutuwar abokin aikinsa.

‘Yan bindiga sun hallaka Baturen ‘yan sanda da wani matashin hafsan Soja a garin Magamar Jibia.

Jami’in dan sandan ya rasa rayuwarsa ne yayin da ya jagoranci rundunar, domin dakile ‘yan bindigan da suka kai hari garin.

Jami’n Soja guda da ya samu rauni na kwance a asibiti, kuma an ce ya na murmurewa

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp