fidelitybank

Katsina za ta tura ɗalibai 40 koyon aikin likita a Masar

Date:

Gwamnatin jihar Katsina ta ce, ta ware guraben karatu 40 ga ɗalibai ƴan asalin jihar waɗanda za ta tura ƙasar Masar domin karatu a fannin likitanci.

Gwamnatin ta ɗauki matakin ne a lokacin taron majalisar zartarwar jihar wanda gwamna Dikko Umaru Raɗɗa ya jagoranta.

Kwamishinan ilimi mai zurfi na jihar, Farfesa Abdulhamid Ahmed ya ce “ƙananan hukumomi 31 za su bayar da sunayen dalibai ɗai-ɗaya, yayin da garuruwan Daura da Funtua kuma za su bayar da sunayen dalibai bibbiyu. Inda za a zaɓi ɗalibai uku a cikin ƙwaryar birnin Katsina.

Kwamishinan ya ce “ɗaliban da suka kammala makarantun gwamnati ne kaɗai za a ɗauka, kuma shirin tura ɗaliban na da nufin samar da ƙwararrun likitocin da za a ɗauka aiki a cibiyoyin kiwon lafiya na jihar Katsina.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp