fidelitybank

Katsina United ta ɗaukak ƙara kan tarar da NPFL ta yi mata

Date:

Kungiyar Katsina United ta daukaka kara kan tarar da hukumar kwallon kafa ta Najeriya ta ci tarar kungiyar.

An ci tarar Chanji Boys nera miliyan daya saboda rashin samar da isasshen tsaro a karawarsu ta biyar da Sunshine Stars a karshen makon jiya.

Katsina United ta bayyana hakan ne a wata takarda da shugaban kwamitin riko na kasa Kabir Dan’lami Rimi ya rubuta wa NPFL.

Dan Lami ya roki shugabannin NPFL da su sake duba takunkumin da aka kakabawa kungiyar saboda babu abin da ya faru a lokacin wasan.

Ya kuma tabbatar da cewa kungiyar za ta ci gaba da yin duk mai yiwuwa don ganin an aiwatar da isassun matakan tsaro.

An umurci Katsina United da ta biya tarar cikin kwanaki 14 ko kuma ta yi kasada da karin takunkumi har sai an amsa karar.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp