fidelitybank

Kashin Shettima ya dawo daga Saudiyya da Dubai

Date:

Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya dawo Abuja bayan yin umrah a Masallacin Harami na Makkah (Masjid al-Haram) a Saudiyya.

Mai Taimakawa na Musamman kan Harkokin Media da Sadarwa ga Shettima, Stanley Nkwocha, ya bayyana wannan a cikin wata sanarwa da ya sanya hannu a daren Juma’a mai taken ‘Shettima Ya Dawo Abuja Bayan Yin Umrah a Saudiyya’.

A lokacin da ya ke cikin wannan wurin mai tsarki, Mataimakin Shugaban Kasa yayi addu’o’i domin samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a Najeriya.

Kafin tafiyarsa Saudiyya, Shettima ya wakilci Shugaba Bola Tinubu a wajen kaddamar da sabon tsari na sarrafa mai da adana mai na dala miliyan 315 wanda kamfanin Oriental Energy Limited ke mallaka a Dubai, UAE.

Shettima yayi kwanaki 61 a kasashen waje, inda ya ziyarci kasashe 12 cikin tafiye-tafiye guda 12 na musamman.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp