fidelitybank

Kashin Shettima ya dawo daga Saudiyya da Dubai

Date:

Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya dawo Abuja bayan yin umrah a Masallacin Harami na Makkah (Masjid al-Haram) a Saudiyya.

Mai Taimakawa na Musamman kan Harkokin Media da Sadarwa ga Shettima, Stanley Nkwocha, ya bayyana wannan a cikin wata sanarwa da ya sanya hannu a daren Juma’a mai taken ‘Shettima Ya Dawo Abuja Bayan Yin Umrah a Saudiyya’.

A lokacin da ya ke cikin wannan wurin mai tsarki, Mataimakin Shugaban Kasa yayi addu’o’i domin samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a Najeriya.

Kafin tafiyarsa Saudiyya, Shettima ya wakilci Shugaba Bola Tinubu a wajen kaddamar da sabon tsari na sarrafa mai da adana mai na dala miliyan 315 wanda kamfanin Oriental Energy Limited ke mallaka a Dubai, UAE.

Shettima yayi kwanaki 61 a kasashen waje, inda ya ziyarci kasashe 12 cikin tafiye-tafiye guda 12 na musamman.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp