fidelitybank

Kashim ya gana da mawaƙa da ƴan fim

Date:

Mataimakin shugaban Najeriya ya sake jaddada kudurin goyon bayan masana’antun fina-finai na Kannywood da Hollywood da ke kasar.

Ya ce taron wanda shi ne na biyu a ‘yan kwanakin nan na da nufin nanata kudurin gwamnatinsu na sake fasalin bangaren shirya fina-finai da wakoki zuwa kan gaba a kokarin baza komar tattalin arzikin Najeriya.

Wata sanarwa da mataimakin shugaban kasar ya wallafa a shafinsa na X, ta don tabbatar da hakan, gwamnatinsu ta kara kasafin kudin ma’aikatar raya al’adu da harkokin nishadi daga naira biliyan 1.1 zuwa naira biliyan tara.

Daga bangaren Kannywood, taron ya samu halartar jiga-jigan masana’antar kamar Ali Nuhu da Nuhu Abdullahi da kuma Mansura Isa.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp