fidelitybank

Kashi na biyar daga Ukraine sun dawo Najeriya

Date:

Kashi na biyar na ‘yan Najeriya da aka kwashe daga kasar Ukraine sun isa filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe da ke Abuja da sanyin safiyar Juma’a.

Sun isa ne a cikin wani jirgin sama mallakin Air Peace, daya daga cikin kamfanonin jiragen da aka biya kudin jigilar ‘yan Najeriya da suka dawo daga Ukraine. An dauke su ta jirgin sama daga Poland inda suka gudu bayan yakin Ukraine.

An kwashe ‘yan Najeriya 123 a jirgi na biyar, a cewar gwamnatin tarayya.

Mutanen da aka kwashe, a cewar hukumar ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje (NiDCOM), sun kuma samu katin SIM na kyauta wanda aka yi ma su da lokacin isar da sako domin su samu damar isa ga ‘yan uwansu ta hanyar hadin gwiwa tsakanin NiDCOM da MTN.

Wadanda aka kwashe sun kuma karbi dala 100 na sufuri kamar yadda ma’aikatan da suka iso gabansu suka samu.

A ranar Asabar ne ake sa ran wani rukunin zai isa Najeriya daga kasar Hungary, kamar yadda wata sanarwa da ma’aikatar harkokin wajen kasar ta fitar.

PREMIUM TIMES ta ruwaito isar mutane 1,078 da suka isa Najeriya a makon da ya gabata ta hanyar Max Air da Air Peace, kamfanonin jiragen biyu sun dauki nauyin jigilar ‘yan Najeriya da suka dawo daga Ukraine.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp