fidelitybank

Kasashen Larabawa za su yi taron gaggawa a kan Isra’ila

Date:

Ministocin harkokin waje na ƙasashen Larabawa za su gana a birnin Doha na Ƙatar ranar Talata, inda ake sa ran za su yi muhawara kan yaƙin Isra’ila a Zirin Gaza.

Haɗuwar na zuwa ne mako uku bayan shugabannin ƙasashen Larabawa da na Musulmai sun tattauna a Saudiyya kuma suka nemi tsagaita wuta nan take a Gaza.

Mazauna ƙasashen nasu na goyon bayan Falasɗinawa sosai a wannan rikici kuma shugabannin na shan matsi daga ‘yan ƙasar tasu don su ɗauki tsattsauran mataki kan Isra’ila.

Kusan dukkan ƙasahen Larabawa da suka gyara alaƙa da Isra’ila sun janye jakadunsu daga ƙasar bayan luguden wutar da ta fara a kan Gaza ranar 7 ga watan Oktoba – bayan harin Hamas da ya kashe mutum 1,200 da kuma yin garkuwa da wasu fiye da 200.

Zuwa yanzu Isra’ila ta kashe sama da mutum 15,200 a hare-haren da take kaiwa a Gaza tun daga ranar, 6,000 daga cikinsu yara ne ƙanana, kamar yadda ma’aikatar lafiya a Gaza ta bayyana.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp