fidelitybank

Kasashen duniya na fargaba da gwamnatin Taliban

Date:

Wakilin Majalisar Ɗinkin Duniya a Afganistan ta ce abu ne mai matukar wuya ƙasashen duniya su amince da gwamnatin Taliban matukar ta ci gaba da taƙaita ƴancin mata.

Roza Otunbayeva ta shaida wa kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya cewa matakan da gwamnatin Taliban din ta dauka na iyakance damarmakin mata, ba su samu amincewa ba a wajen ‘yan kasar.

Ta ce a tattaunawar da ta sha yi da shugabanninsu, ta fito karara ta nuna musu irin matsalolin da suka haifar, da yadda suka jefa rabin al’ummar ƙasar cikin wahala, da lalata tattalin arziƙin ƙasar.

Yanzu haka an haramta wa mata yawancin ayyuka, da kuma zuwa wuraren taruwar jama’a, kamar makarantu da wuraren shaƙatawa.

‘Yan Afganistan sun fuskanci matsalar jin kai mafi girma a duniya tun bayan da Taliban suka kwace iko da su kusan shekaru biyu da suka gabata.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp